

Kamfanin mai na kasa NNPC ya ce tsakanin watan Nuwamban shekarar dubu biyu da goma sha tara zuwa Nuwamban shekarar da ta gabata ta 2020 ya...
Kungiyar masu fataucin dabbobi da kayayyakin abinci ta kasa ta bayyana cewa idan har gwmanati za ta samar da wuraren kiwo kamar yadda ta yi ikirari...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Katsina ta kama wani tsohon shugaban riko na karamar hukumar Jibia Haruna Musa Mota da ake zargin yana da alaka da...
Gwamnatin tarayya ta fitar da jerin sunayen kwamitocin karta-kwana da za su sasanta rikicin da ke tsakanin gwamnatin tarayya da kungiyar malaman jami’o’i. Kwamitocin za su...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta tabbatarda yin nasarar kama wasu matasa biyu da ake zargi da laifin kashe wani dan kugiyar sintiri a gidansa dake...
A ci gaba da gasar cin kofin Unity na shekarar 2020/2021 da ake gudanarwa a nan Kano. Sakamakon wasannin da aka gudanar a ranar Alhamis...
Hukumar kwallon kafa ta nahiyar turai UEFA ta dakatar da mai tsaron ragar kungiyar kwallon kafa ta Ajax Andre Onana daga buga wasanni tsawon shekara daya...
Gwamnatin tarayya ta amince da kafa sababbin cibiyoyin kula da masu fama da cutar daji a wasu asibitoci goma sha biyu da ke sassa daban-daban na...
Gwamnatin tarayya ta dakatar da kamfanin jirgin sama na Emirates daga fita Najeriya tsawon sa’o’i 72. Hukumar kula da sufurin Jiragen sama ta Najeriya ce...
Majalisar dokoki ta jihar Kano, ta buƙaci masarautar Bichi da ta cigaba da baiwa majalisar haɗin kai wajen samun nasarar gudanar da ayyukan cigaban al’ umma....