

Mai horas da kungiyar kwallon kafa ta Manchester City Pep Guardiola, ya ce, yana bukatar kungiyar ta dauko dan wasa Aston Villa Jack Grealish. Guardiola ya...
Mai horas da kungiyar kwallon kafa ta kasar Libya Ali El Margini ya ajiye aikinsa bayan da kungiyar ta yi rashin nasara a wasanni uku da...
Majalisar dokokin jihar Kano ta buƙaci gwamnatin Jihar Kano da ta gina titi a wasu hanyoyin da ke karamar hukumr Minjibir musamman hanyar da ta tashi...
Wasu ‘yan bindiga sunyi awon gaba da wasu ma’aikatan jami’ar Ahmadu Bello dake Zaria. Lamarin dai ya faru da misalign karfe daya na ranar yau Litinin...
Hukumar kula da ingancin kayayyaki ta kasa SON ta ce ba za ta saurarawa kamfanoni da sauran ‘yan kasuwa masu amfani da jabun kayayyaki da ma...
Kotun Majistire mai zamanta a garin Gezawa karkashin jagorancin mai sharia’a Salisu Haruna Bala, ta bai wa rundunar ‘yan sandan Jihar Kano umarnin kama shugaban karamar...
Kwmishinan ‘yan sandan jihar Kano CP Habu Ahmad Sani, ya ziyarci Makarantar yara ‘yan gudun hijira da ke mariri tare da kai musu tallafin kayan abinci...
Cibiyar bada horo kan ayyuka na musamman ta African Coaches Initiative horas da matasa a nan Kano kan hanyoyin tabbatar da zaman lafiya. Yayin taron an...
Gwamnatin Kano ta ce za ta dauki mataki mai tsauri a kan makarantun da ke cakuda dalibai da yawa a cikin azuzuwa. A cewar gwamnatin ta...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta dakatar da kwamandan Hisbah na ƙaramar hukumar Dala Suyuɗi Hassan Muhammad. Jami’in yaɗa labaran hukumar Ibrahim Lawal Fagge ne ya...