

Fadar shugaban kasa ta ce da yawa daga cikin jihohin da ke ikirarin neman basu damar kirkiro da ‘yan sandan jihohi ba sa ma iya biyan...
Gwamnatin Jihar Kano ta amince da daukan alarammomi sittin da za su koyar a makarantu goma sha biyar da gwamnatin ta samar don koyar da almajirai...
Gwamnatin tarayya ta ce, har yanzu ba ta tsayar da lokacin da za a bude makarantu kasar nan. Karamin minstan ilimi Mr Chukwuemeka Nwajuba ne ya...
Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi amfani da tattaunawa da kuma bin hanyoyin siyasa wajen shawo kan matsalolin tsaron da suka...
Sarkin Hausawan Afrika kuma Sardaunan Jihar Agadaz Dakta Abdulkadir Labaran Koguna, ya bukaci dalibai da su mayar da hankali wajen koyo tare da sarrafa harshen hausa....
Sarkin Karaye Alhaji Dr, Ibrahim Abubakar na II ya bayyana goyan bayan shi kan hukuncin yin dandaka ga duk wanda aka kama da laifin yin fyade....
Dan wasan kasar Burtaniya na daya a gasar kwallon Tennis, Dan Evans ya samu nasarar zuwa wasan kusa da na karshe a gasar kwallon Tennis ta...
Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta PSG, Kylian Mbappe da Neymar Junior sun ta ya kungiyar kwallon kafa ta Bayern Munich murnar lashe kofin...
Dan wasan kungiyar kwallon kafa na Bayern Munich Roberto Lewandowsky ya zama dan wasan da ya fi kowan ne dan wasa zura kwallo a kufin zakarun...
Mai martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya bukaci hadin kan sarakunan kasar nan da fahimtar juna kasancewar hakan zai kawo ci gaban al umma...