

Babban hafsan sojan kasar nan Yusuf Tukur Buratai nan bada jimawa za’a kawo karshen matsalar rashin tsaro da kasar nan ke fuskanta, in har ‘yan Najeriya...
Mai alfarma sarkin musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar na III ya bukaci alummar musulami da su duba sabon watan Zulhajji na shekarar nan da muke ciki...
Al’umman dake unguwar Fegen-kankara mazabar yarimawa a karamar hukumar Tofa sun yi kira da dabbar Murya ga gwamnatin jahar Kano da ta duba halin da mutanen...
Gobara ta kama sabon ofishin hukumar tattara kudaden haraji ta kasa a jihar Katsina yanzu nan. Wasu ganau da suka nemi a saka sunan su sun...
Mai magana da yawun fadar shugaban kasa Malam Garba Shehu ya ce ‘yan Najeriya za su sha mamaki ya yin da ake cigaba da bankado bayanai...
Kakakin majalisar dokoki ta jihar Benue Titus Uba da ‘Dan sa sun kamu da cutar Korona Wannan na kunshe cikin sanarwar da sakataren yada labarai ga...
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantu ta kasa JAMB, ta fitar da dokokin da shugabanin manyan makarantu za su bi wajen bada gurban karatu a makarantu...
Gwamnatin jihar Kano ta musanta labarin da ake yadawa cewar ta sayarwa da dan kasuwar nan ma mallakin Mudassir and Brothers katafaren otal din Daula. A...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta gargadi jami’anta da su zamo cikin shirin kota kwana, musamman masu aiki kan hanyar Kano zuwa Kaduna da wadanda ke...
A daren ranar Asabar ne wasu masu garkuwa da mutane suka kutsa cikin gidan dan majalisar dokokin jihar Kano mai wakiltar karamar hukumar Danbatta, suka sace...