

Kungiyar dalibai musulmai ta kasa reshen jihar Kano ta shawarci al’ummar musulmai dasu kasance masu ruko da sana’oin dogaro da kai a maimakon yawan dogara neman...
Dan majalisa mai wakiltar kananan hukumonin Takai da Sumaila a Majalisar wakilai ta kasa Shamsuddeen Bello Dambazau ya ja hankalin takwarorin sa wajen zage dantse akan...
Kungiyar Kwallon kafa ta Kano Pillars ta samu maki uku na galaba akan abokiyar burminta Jigawa Golden Stars da ci biyu da nema a gasar wasan...
Al’ummar unguwannin Surulere, Ijegun da Ikotun da Egbeda da Abule Ado, da Okota sai Isheri da Olofin dana Festac Town, suna daga cikin unguwannin da hatsarin...
Tsohon Sarkin Kano Malam Muhammdu Sunusi na II, yanzu haka ya na kokarin barin jihar Nasarawa zuwa birnin tarayya Abuja. Bayan ya sauka garin Abujar ne...
Maimartaba Sarkin Bichi Alhaji Nasiru Ado Bayero ya jagoranci sallar Juma’a ta yau, a babban masalacin juma’a na garin Bichi bayan da ya isa fadar sa...
Tsohon sarkin Kano Malam Muhammad Sunusi na II, mai murabus ya gabatar da hudubar Jumma’a a babban masallacin garin Awe da jihar Nasarawa tare da jagorantar...
Sabon sarkin kano Alhaji Aminu Ado Bayero, ya jaddada goyon bayan sa ga shirin ilimi kyauta kuma wajibi na gwamnatin jihar Kano. Mai martaba Aminu Ado...
Wata babbar kotu a birnin tarayya Abuja, yau jumma’a ta bada umarnin a gaggauta sakin tsohon sarkin Kano Malam Muhammadu Sunusi, da aka tura garin Awe,...
Hukumomin gidan ajiya da gyaran hali na Goron Dutse dake nan Kano, sun cafke wasu matasa biyu da ake zargi da yunkurin shigar da kwaya gidan...