

Gwamnatin tarayya ta ce bullar cutar Corona da kuma faduwar farashin gangar danyan mai, ya sanya dole ta sake nazartar kasafin kudin wannan shekara. Ministar kudi,...
Kungiyar tsoffin sojojin sama dana kasa da ruwa ta kasar nan, wato REMENAF ta sha alwashin karbo hakkin tsoffin sojin da suka bautawa kasar nan hakkunan...
Mai horar da kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles , Gernot Rohr, ya fitar da sunayen ‘yan wasa ashirin da hudu, da ya kira don...
Shugaban Gidauniyar tallafawa Marayu da gajiyayyu ta Ramadan Trust Initiative da ke Masallacin juma’a na Alfurkan dake Kano Alhaji Kabiru Isyaku, ya yi kira ga al’ummar...
Kungiyar Inuwar Musulman Najeriya wato Islamic Forum of Nigeria, ta bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari daya rubanya kokarinsa wajen kawo karshen matsalar tsaro dake addabar yankin...
Mai Martaba Sarkin Kano Malam Muhammadu Sanusi II ya jagorancin sallar jana’izar marigayiya Hajiya Hauwa Sanusi wadda aka fi sani da Nanin Kofar Nassarawa. Anyi jana’izar...
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano, ta ce, mutane tara ne suka rasa rayukansu, sakamakon ibtila’in gobara da hadurran ababen hawa da suka wakana a watan...
Kungiyar masu sayar da Lemo da Mangwaro ta Kasuwar ‘Yanlemo a Kano tace suna tsaftace kayan marmarin da ake siyarwa ga mutane da kuma tsaftar kasuwar...
Dan wasan kasar nan na wasan kwallon Tennis, Aruna Quadri, ya tafi jinyar rauni na mako uku sakamakon rauni da ya samu a cinyar sa. Aruna...
Kungiyar Direbobin Tifa ta kasa reshen jihar Kano ta ce ko wace motar tifa dake dibar yashi a Kano tanada cikakken burki, ba kamar yadda wasu...