Mafi-akasarin limaman masallatan sun mayar da hankali ne kan batun zakkar fidda kai, wadda ake fitarwa a cikin kwanakin karshe na watan Ramadan. A hudubarsa,...
Sana’ar dinki na daya daga cikin sana’o’i da matasa ke yi a fadin duniya, wadda a wannan lokaci na watan Ramadan aka fi yin ta fiya...
Kwalliya na daya daga cikin muhimman abubuwan da jama’a ke tunkara gadan-gadan da zarar an kammala azumin watan Ramadan domin bikin sallar idi. Kwalliyar ta...
. Tsohuwar ministar harkokin mata ta Najeriya, Hajiya Aisha Jumamai Alhassan (Mama Taraba) ta rasu bayan fama da jinya. Rahotanni sun ce Aisha Jummai Alhassan ta...
Daya daga cikin fitattun malamai da ke koyarwa a masallacin harami da ke Makkah, Sheikh Abdul Rahman Al I’jlaan ya rasu. Sheikh Abdul Rahman Al I’jlaan...
Dagacin Sharada Alhaji Ilyasau Mu’azu Sharada ya bukaci al’ummar musulmi da su sadaukar da wani bangare na dukiyarsu domin tallafawa mabukata. Alhaji Ilyasu Mu’azu Sharada ya...
Akalla mutane 44 ne suka rasa rayukansu ya yin da wasu da dama suka jikkata sakamakon wani turmutsitsi da ya faru a wajen bautar mabiya addinin...
Ga farashin kayayyakin abinci wanda hukumar karbar korafe-korafe da yaki da hanci da rasahawa ta jihar Kano karkashin jagorancin Barista Muhuyi Magaji Rimin Gado ta dauke...
Fitaccen malamin addinin islaman nan da ke Kaduna Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya yi gargadin cewa, Najeriya za ta yi mugun da na sani matukar aka...
Shugaban kwamitin kula da rundunar sojin kasar nan na majalisar dattijai sanata Ali Ndume, ya bukaci gwamatin tarayya da ta bayyana sunayen masu sana’ar canjin kudaden...