‘Yan uwa masu daraja, hakika babu wata babbar ni’ima da Allah ya yiwa wannan al’ummah bayan ni’imar aiko da Annabi Muhammad (SAW) kamar ba mu Alqur’ani...
Alqur’ani mai girma, maganar Allah ne, sannan kuma littafin sa ne mai girma, shi ba kamar sauran gamagarin maganganu bane, domin saukakke ne daga mai hikima...
Daga Shamsiyya Farouk Bello Karatun Al’kur’ani a ya yin da aka yi rasuwa na janyo cece-kucen jama’a musamman yadda wasu ke ganin karantawa mamacin kur’ani kan...
Limamin masallacin Juma’a na Sahaba dake unguwar Kundila cikin karamar hukumar Tarauni anan birnin Kano Sheikh Muhammad Bin Usman ya ja hankalin al’ummar musulmi wajen dagewa...
Limamin masallacin juma’a na Jami’ul Anwar da ke Tudun Yola Malam Abdulkadir Shehu Mai Anwaru ya yi kira ga gwamnati da ta sanya kalandar musulunci a...
Limamin masallacin Juma’a na Millatu Ibrahim da ke unguwar Sauna Kawaji a nan birnin Kano, Malam Ali Dan Abba, ya ce, sabawa ka’idar musulunci ya yin...
Shugaban darikar kadiriyya na Afrika Sheikh Kariballah Nasiru Kabara, ya bukaci gwamnatoci a matakai daban daban da su samar da dokoki masu tsauri da zasu rika...
Hukumar kula da tsangayun Islamiyya ta Jihar Kano ta ce, za ta dauki alarammomi sittin domin ci gaba da koyar da almajiran da aka dawo mata...
Na’ibin limamin masallacin Juma’a na Jami’u Zam-Zam karkashin cibiyar addinin musulunci ta Jama’atul Wa’azu Wal Irshad dake unguwar Hotoro cikin birnin Kano, ya ja hankalin al’umma...
Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero, ya bukaci hadin kan limaman juma’a da ke masarautar kan su rika gudanar da huduba da zata kawo hadin kan...