

An ci gaba da shari’ar mutanen nan da ake zargi da satar yara ‘yan asalin jihar Kano zuwa jihar Anambra. Kotun karkashin jagorancin mai shari’a Zuwaira...
Fitaccen malamin addinin Islaman nan da ke Kaduna Sheikh Ahmad Gumi ya soki wadanda ke kiraye-kirayen cewa a kama shi sakamakon ganawa da ya ke yi...
Rundunar sojin kasar nan ta ce babu kanshin gaskiya cikin zargin da ke cewa tana turawa da jami’anta zuwa aikin tabbata da tsaro ne bisa tsarin...
Zauren haɗin kan malamai da ƙungiyoyi na jihar Kano ya ce, har yanzu malamai suna nan a kan tuhumar da suke yiwa Sheikh Abduljabbar Kabara. Hakan...
Ma’aikatar lafiyar kasar Saudiya ta ce babu wanda zai shiga kasar da nufin aikin Hajjin bana sai wanda aka yiwa allurar rigakafin cutar corona. Wata Jaridar...
Dr. Yahya Koshak mutumin da ya fara shiga rijiyar Zamzam yayin wani aikin yasa da aka gudanar a alif da dari tara da saba’in da tara...
Yau Jumu’a ashirin da biyar ga watan Disamba, rana ce da mabiya addinin Kirista a sassa daban-daban na duniya ke gudanar da bikin kirsimeti, domin murnar...
Al’ummar musulmi daga ko ina a faɗin duniya na ci gaba da gabatar da bukukuwan mauludi domin murnar zagayowar watan da aka haifi fiyayyen halitta manzon...
Limamin masallacin Juma‘a na Usman bin Affan dake Gadon Kaya Sheik Ali Yunus ya ce, babban abunda ke taka rawa wajan inganta aure shi ne hakuri...
Gwamnatin jihar Borno ta tabbatar da mutuwar sarkin Biu, Mai Umar Mustafa Aliyu a safiyar yau. Kwamishinan yada labarai da raya al’adu Alhaji Babakura Abba-Jato ne...