Hukumar lura da aikin hajji ta Najeriya NAHCON ta ce zata hada hannu da hukumar dake yaki da safarar bil’adama ta kasa NAPTIP don magance matsalar...
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa zata yi duba na tsanaki kan kungiyoyi masu zaman kan su a kasar nan don tattara bayanan su, sanin adadain...
Majalisar zartaswar jam’iyyar APC za ta dauki mataki na karshe a ranar Litinin mai zuwa kan maganar karin wa’adin shugabannin jam’iyyar na kasa dana jihohi da...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC, ta ce ta sabunta kwamitocin da za su riga kula da katin zabe tare da wayar da kan...
Farashin danyen Man Fetur ya daga a kasuwar Duniya sakamakon tsammanin cewa kasar Amurka ka iya sake sabunta wani takunumin cinikayya kan kasar Iran mai arzikin...
Shugaban Majalisar Dattijai Sanata Bukola Saraki ya musanta zargin da ake yadawa a wasu kafafan yada labarai cewa wai zai nemi takarar shugabancin kasar nan a...
Wani kwararren likita a nan Kano Farfesa Auwalu Umar Gajida ya bukaci mutane da su rika yin hanzarin zuwa Asibiti da zarar sun ji wani sauyi...
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta damke wasu mutane biyu da take zargi da safarar muggan kwayoyi a garin Onitsha na...
Hukumar aikin Hajji ta Najeriya NAHCON ta kara wa’adin rajistar maniyyatar Hajjin bana. Tun da fari dai hukumar ta NAHCON ta sanya wa’adin gobe Asabar 31...
Wata gobara da ta tashi a kwalejin kimiyya da fasaha ta jihar Kano ta kone shagunan sayar da abinci da sauran kayayyaki tare da haddasa asarar...