Masanin kimiyyar siyasa a jami’ar bayero da ke nan kano, ya ce rigingimun da suke tsakanin jam’iyyu suna haifar da tashe-tashen hankali da kuma mayar da...
Gwamnatin tarayya ta ce ba za ta tilastawa jama’a karbar allurar rigakafin cutar covid-19 ba har sai allurar ta wadata a Najeriya. Sakataren gwamnatin tarayya Boss...
Ma’aikatar harkokin ‘yan sanda ta tarayya ta gargadi ‘yan Najeriya da su yi watsi da rahoton da ke yawo a shafukan sada zumunta cewa za a...
Majalisar dokokin jihar Zamfara ta bukaci gwamnatin tarayya da ta ƙara ƙokari wajen magance matsalar tsaro da ke sake ta’azzara a jihar. Majalisar ta buƙaci hakan...
Gwamnatin tarayya ta ce, ta kammala shirin ta na samar da cibiyoyin kula da lafiya a matakin farko na zamani a jihohin ƙasar 36. Ministan lafiya...
Gwamnatin jihar Kaduna ta haramta shigowa ko fitar da dabbobi daga jihar zuwa wasu jihohin dake kasar nan. Hakan na cikin wata sanarwa da kwamishinan al’amuran...
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta kubutar da dalibai 5 daga cikin 73 da ‘yan bindiga su ka yi garkuwa da su, na makarantar Sakandaren Kaya...
Majalisar dattawa ta ce ta fara yunkurin samar da dokar da za ta bada damar fitar da kudaden da za’a siyawa jami’an sojin ruwan kasar nan...
Fadar shugaban ƙasa ta ce, kafin shugaba Buhari ya sauke ministocin sa biyu sai da yayi la’akari da yadda ƙasar ke fuskantar ƙarancin abinci da kuma...
Majalisar dokokin jihar Katsina ta zargi gwamnatin tarayya da gazawa wajen cika alƙawarin da ta ɗaukarwa ƴan Najeriya na magance musu matsalolin su. Dan majalisa mai...