Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya kori ministocinsa biyu daga majalisar zartarwa ta ƙasa. Ministocin su ne ministan Noma Alhaji Sabo Nanono da kuma na lantarki Engr....
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta jamhuriyyar Nijar wato HALCIA ta bankaɗo wasu baɗaƙalar kuɗi, na sama da biliyan goma na Cfa. Hakan ya...
Gwamnan jihar Neja Abubakar Sani Bello, ya fitar da sabbin matakan tsaro wanda ya hada da rufe manyan kasuwannin da ke ci mako-mako a fadin jihar....
Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa NDLEA ta miƙa kyautar kekunan ɗinki hamsin da ƙudi naira miliyan ɗaya ga matasa a nan Kano....
Tsohon Gwamnan jihar Jigawa Alhaji Sule Lamiɗo, ya ce fifita buƙatun kai da wasu shugabannin siyasa ke yi a arewacin ƙasar nan, shi ke haddasa matsalolin...
Hukumar yaki da ci hanci da rashawa ta ICPC ta kasa, ta sanar da fara binciken aiyyukan ‘yan majalisun tarayya karo na uku a yau. Mai...
Hukumar kiyaye afkuwar haɗura ta ƙasa FRSC ta tabbatar da mutuwar mutane 12 sakamakon haɗarin mota a hanyar Kaduna zuwa Abuja. Shugaban hukumar shiyyar Kaduna Hafiz...
Gwamnatin jihar Borno ta tabbatar da barkewar cutar Amai da gudawa ta Cholera, a jihar da mutum 559 suka kamu da cutar. Kwamishinan lafiya ta jihar,...
Shugaban majamlisar dattijai Ahmad Lawal ya ce, ajiye makamai da ƴan boko haram ke yi ga jami’an tsaron ƙasar nan babban ci gaba ne a harkokin...
Gwamnatin tarayya ta ce zata dau matakin hukunta manyan jami’ai da fitattun al’umma da suka ki yadda ayi musu allurar rigakafin cutar Corona. Babban daraktan hukumar...