Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta kubutar da dalibai 5 daga cikin 73 da ‘yan bindiga su ka yi garkuwa da su, na makarantar Sakandaren Kaya...
Majalisar dattawa ta ce ta fara yunkurin samar da dokar da za ta bada damar fitar da kudaden da za’a siyawa jami’an sojin ruwan kasar nan...
Fadar shugaban ƙasa ta ce, kafin shugaba Buhari ya sauke ministocin sa biyu sai da yayi la’akari da yadda ƙasar ke fuskantar ƙarancin abinci da kuma...
Majalisar dokokin jihar Katsina ta zargi gwamnatin tarayya da gazawa wajen cika alƙawarin da ta ɗaukarwa ƴan Najeriya na magance musu matsalolin su. Dan majalisa mai...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya ce ba za a fahimci tasirin ayyukan da yake yi ba, sai bayan ya sauka daga mulki a shekara ta 2023....
Majalisar matasan Najeriya ta ce ba za ta mara wa duk jam’iyyar da ta ki tsayar da matasa takara baya ba a kakar zabe mai zuwa...
Jami’ar Bayero ta naɗa malamin nan Dr. Sani Rijiyar Lemo a matsayin sabon shugaban cibiyar wayar da kai da shirya muhawarorin addini na jami’ar. Hakan ya...
Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya ce dole sai jami’an sojin ruwan Najeriya sun kara fito da sababbun dabarun tsaro wajen magance matsalar a...
Rundunar sojin ruwan Najeriya ta ce za ta Kara himma wajen ciyar da tattalin arzkin Najeriya gaba. Shugaban rundunar Auwal Zubairu Gambo, ne ya bayyana hakan...
Babbar kotun shariar musulinci dake ƙofar kudu karkashin mai sharia Ibrahim Sarki Yola ta bada umarnin a kai malam Abduljabbar zuwa asibitin Dawanau domin a duba...