Gwamnatin jihar Jigawa a Nigeriya ta ce duk wani ma’aikacin ta da lokacin barin aikin shi ya yi, to ya yi gaggawar shigar da bayanan shi...
Babban Bankin Najeriya CBN ya umarci dukkanin bankunan kasar nan da su wallafa sunaye tare da lambar BVN na duk wanda aka samu da sabawa sabon...
Gwamnan jihar katsina Aminu Bello Masari,ya ce umarnin dakatar da yiwa ababen hawa rajista ya biyo bayan yadda ake samun matsalar tsaro a jihar. Hakan na...
Hukumar kiyaye afkuwar haɗura ta ƙasa FRSC ta tabbatar da mutuwar mutane 12 sakamakon haɗarin mota a hanyar Kaduna zuwa Abuja. Shugaban hukumar shiyyar Kaduna Hafiz...
kwamitin sanya idanu kan harkokin kuɗi na majalisar wakilai ya ce akwai hukumomin gwamnati 65 da ba a taɓa tantance su ba tun lokacin da aka...
Shugaban majamlisar dattijai Ahmad Lawal ya ce, ajiye makamai da ƴan boko haram ke yi ga jami’an tsaron ƙasar nan babban ci gaba ne a harkokin...
Gwamnatin tarayya ta ce, nan ba da jimawa ba babban bankin kasa CBN zai saki kuɗaɗen ƙungiyar malaman jami’o’i a ƙasar nan. ƙaramin ministan ilimi Emeka...
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC ta ce, mutane sama da miliyan 3 ne suka yi rijistar zaɓe a cikin mako 9 bayan dawo...
Rundunar ƴan sandan jihar Zamfara ta kuɓutar da wasu mutane 8 daga hannun masu garkuwa da mutane. Jami’in hulɗa da jama’a na ƴansandan jihar SP. Shehu...
Gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ce, Kano ba zata goyi bayan halasta amfani da tabar wiwi ba. Gwamnan ya bayyana hakan ne, yayin da ya...