‘Yan sandan jihar Imo sun cafke wani mutum da ake zargi da daukar nauyin tsagerun dake fafutukar kafa ‘yantattar kasar Biafra, IPOB. A wata sanarwa da...
Hausawa da Fulani da sauran mazauna yankunan karamar hukumar Bokkos a jihar Plateau sun sanya hannu a takardar yarjejeniyar zaman lafiya a yankunan na su. Al’ummar...
Tsohon ministan tsaron ƙasar nan Mr. Adetokunbo Kayode ya ce Najeriya na da buƙatar sake ɗaukan jami’an tsaro kimanin milyan ɗaya. Adetokunbo Kayode ya ce, jami’an...
Ƙungiyar ɗalibai ta ƙasa NANS ta buƙaci gwamnatin tarayya da ƙungiyar malaman jami’o’i ta ƙasa ASUU da su sanya buƙatun ɗalibai a gaba, wajen magance matsalolin...
Ƙungiyar ƴan fansho ta ƙasa reshen jihar Kano ta ce, kuɗin da ya shigo asusun yan Fansho daga ƙananan hukumomi na wannan watan, ba zai taba...
Mutanen ƙauyen Rimi a ƙaramar hukumar Sumaila sun ƙone wasu mutane biyu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne. Wannan al’amari ya faru ne da...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, zaɓen shugabannin mazaɓu na jam’iyyar APC a matakai daban-daban da za a gudanar ba zai hana yin aikin tsaftar muhalli na...
Gwamnatin jihar Kano ta dasa harsashin fara ginin ofishin ƴan sanda a Getso da ke ƙaramar hukumar Gwarzo. Aikin wanda za a gudanar da shi a...
Majlissar Dattijai ta ce ofishin babban akanta na kasa ya fitar da kusan naira biliyan 666 daga asusun albarkatun kasa ba bisa ka’ida ba. Wannan dai...
Ma’aikatar albarkantun ruwa ta Najeriya ta yi hasashen samun ambaliyar ruwa a wannan shekarar ta 2021. Shugaban hukumar NIHSA mai kula da harkokin ruwa da kuma...