Shalkwatar tsaro ta kasa ta ce dakarun Operation wutar tabki na rundunar sojin kasar nan sun kashe ‘yan boko haram da ‘yan kungiyar ISWAP da dama...
Wasu da ake zargin batagari ne sun yi kutse a website mallakin hukumar zabe ta kasa INEC da kuma hukumar yaki da cin hanci da rashawa...
Jami’an tsaro sun gayyaci matasan huɗu cikin jagororin da suka shirya zanga-zanga a Kano. Jagoran masu zanga-zangar a Kano Sharu Ashir Nastura ya shaida wa Freedom...
Babban Bankin Kasa (CBN) ya ce ya zuba jarin Naira biliyan120 a harkokin masaku da masana’antun jima da sarrafa auduga. Mataimakin gwamnan bankin na CBN, Mista...
Gwamnatin tarayya ta ce gwamnatocin jihohin kasar nan ba zasu iya sarrafa ma’adinan da ke shimfide a jihohin su ba. Ministan ma’adanai da bunkasa Tama da...
Wasu ‘yan bindiga da har yanzu ba a ko waye ba sun hallaka wani malami a jami’ar tarayya ta Birnin Kebbi a jihar Kebbi Abdullahi Abubakar...
Rundunar ‘yansandan jihar Kano tayi holin wadanda take zargi da aikata laifuka daban-daban daga ranar tara ga watan tara na shekarar 2020 zuwa Sha shida ga...
Majalisar kula da tattalin arzikin kasa ta bukaci gwamnonin johohin kasar nan talatin da shida da su gaggauta kafa wani kwamiti na musamman kan harkokin tsaro...
Kungiyar masana kimiyyar abinci mai gina jiki ta kasa ta ce Najeriya ce ta 98 a cikin jerin kasashen duniya 107 da al’ummarta ke fama da...
Babban bankin duniya ya ce zai tallafawa gwamnatin tarayya domin bunkasa fannin lafiya da ilimi a kasar nan. Shugaban bankin David Malpass ne ya sanar da...