Hukumar kula da jami’o’i ta kasa NUC ta ce, jami’o’in gwamnatin tarayya da masu zaman kan su talatin da biyu ne suka fara gwaje-gwajen kimiyya daban-daban,...
Gwamnatin tarayya ta ce bata yi alkawarin daukan ma’aikatan wucin gadi na N-Power aikin din-din-din ba, bayan sun kammala wa’adin da ta dibar musu na shekarun...
Za’a fara tantance masu sha’awar shiga makaranta ko kwalejin horas da hafsoshin sojoji ta kasa wato Nigerian Defence Academy a ranar 15 ga watan nan da...
Hukumar zabe ta kasa INEC ta shirya don yi wa wasu dokokin shekara ta 2020 na hukumar garabawul wanda zai bata damar yin cikakken zabe da...
Gwamnan jihar Jigawa Mohammed Badaru Abubakar ya ce za’a bude makarantu 40 a jihar ya yin da bada umarnin dukkanin ma’aikatan jihar su koma bakin aiki...
Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya amince da a bude makarantun boko a ranar 10 ga watan Agusta don rubuta jarrabawar kammala sakandire a sassan...
Gwamnatin jihar Kaduna ta ayyana ranar 10 ga wannan watan na Agusta a matsayin ranar da zata bude manyan makarantun sakadaren don fara rubuta jarrabawar WAEC...
Hukumar gudanarwar kantin ta yanke shawarar fara sayar da dukkanin hannayen jari, ko kuma mafi yawa daga cikinsa, ga ‘yan kasuwa. Shararren kantin na ShopRite mallakin...
Gamayyar matasan Kano da ke gangamin dasa bishiyoyi a Kano da ake kira Make Kano Green sun ce, cikin watanni goma sun shuka bishiyoyi 1,567 a...
Sponsored Fitaccen ‘dan gwagwarmayar nan Ambasada Yusuf Hamza Jarman Matasan Arewa, ya nemi al’ummar musulmai musamman matasa da suyi amfani da lokacin bukukuwan sallah wajen yin...