Kungiyar lauyoyi ta kasa NBA ta rabe gida biyu sakamakon bullar wata sabuwar kungiyar da ta kira kanta da suna sabuwar kungiyar lauyoyi ta kasa NNBA...
Rundunar sojin kasar nan ta ce dakarunta sun tarwatsa wani sansanin masu tayar-da-kayar-baya da aka fi sani da Darussalam a yankin Uttu da ke karamar hukumar...
Gwamnatin jihar Kano ta sahalewa Daliban dake rubuta Jarabawar kammala Sakandire ta yammacin Afrika WAEC fita a gobe asabar duk da cewa za a gudanar tsafatar...
Dan wasan tsakiyar kungiyar kwallon kafa ta Manchester United Paul Pogba, ya kamu da cutar Coronavirus. Mai hora da kasar Faransa, Didier Deschamps ne ya bayyana...
Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya ce, da zarar lokacin da aka ɗaukarwa wanda yayi ɓatanci ga Annabi Muhammad da aka yankewa hukuncin kisa a...
Wasu dattawan jihar Kano ‘yan kungiyar Kano Unity Forum sun bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da majalisun dokokin tarayya da kuma ma’aikatar kudi ta tarayya da...
Hadakar kungiyoyin sa kai na farar hula masu zaman kansu a jihar Kano wato Kano Civil Society Forum (KCSF), tare da hadin gwaiwar tarayyar turai EU,...
Babbar kotu a jihar Kano ta dage ci gaba da saurarar karar da dan takarar gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya shigar ya na kalubalantar...
Gwamnatin jihar Jigawa ta tsayar da gobe Alhamis a matsayin ranar hutu a jihar don Murnar cikar jihar shekaru 29 da kafuwa. Hakan na cikin sanarwar...
Biyo bayan sake gabatar da ƙuduri akan haɗaka da gwamnati wajen sake mayar da hotal din Daula na zamani da wani kamfanin gine-gine ya sake gabatarwa...