Hukumar aikin hajji ta kasa NAHCON ta karrama wakilin Freedom Radio a jihar Kaduna Abubakar Jidda Usman matsayin Dan Jarida mafi kwazo wajen kawo rahoton aikin...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kai ziyara ga hukumar kiyaye afkuwar hadura ta kasa a jiya Laraba Babban kwamandan hukumar Hisbah Sheikh Muhammad Haroun Ibini...
Yayin da aka shiga fargaba a Kano tun bayan bullar zazzabin Lassa, likitoci sun yi kira da a kwantar da hankali domin dukkan mutanen da ake...
Al’ummar yankin Doka dake kasuwar magani a jihar Kaduna sun shigar da karar wani mutum mai suna Alla Magani da suke zargi da maita. Rahotonni sun...
Ibrahim Ishaq Danuwa Rano
Ana zargin cewar, likitocin sun kamu ne da cutar sakamon duba wata mace mai juna biyu da ta zao daga jihar Bauchi. A wata ganawa...
Shirin siyasa na Kowane Gauta
Gwamnan jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya ce gwamnatin sa zata cigaba da bada fifiko wajen samar da tsaro, tare da inganta harkar ilimi da ...
Babbar kotun koli ta ayyana bayyana sakamakon zaben jihar Filato da Bauchi da misalin karfe uku na ranar yau Litinin a matsayin lokacin da za ta...
Labarin soyayyar matashi Sulauman Isah da kuma dattijuwa Janine Ann Reimann-Sanchez labari ne da ya karade duniya a wannan makon da muke ciki, kan haka ne...