Babban bankin kasa CBN ya yi kira, ga Kungiyoyin manoman Auduga wadanda suka cigajiyar samun bashi na tsarin shirin bada rance ga manoma da su yi...
Majalisar karamar hukumar Ungogo ta ce za ta samar da gonar Rake na zamani a yankin domin bunkasa harkokin samar da kudin shiga a yankin. Mukaddashin...
Hukumar kare hakkin bil Adam ta kasa ta ce, kamata ya yi al’umma su riga kai kara inda ya kamata don kwato musu hakkin su. Shugaban...
Sarkin Karaye Alhaji Ibrahim Abubakar na biyu ya rantsar da ‘yan majalisar masarautar tare da fara zaman majalisar na farko jiya a fadar sa dake Karaye....
Wani manomin rani daya shafe shekaru sama da arbain yana gudanarda Noma a Unguwar Gidan Maza a Kano Malam Garba Adali ya koka kan yadda har...
Kwamishinan lafiya na jihar Kano Dr Aminu Ibrahim Tsanyawa ya umarnin a bada takardar tuhuma ga shugaban asibitin sha katafi da ke Rimingado Malam Habibu Muhammad...
Kungiyar dalibai ta jami’ar Bayero ta Kano ta bukaci jami’ar kan ta binciki inda kashi 50 na kudaden da jami’ar ke cajar dalibai a matsayin kudin...
Majalisar dinkin duniya ta ware duk ranar tara ga watan Disambar kowacce shekara a matsayin ranar yaki da cin hanci da rashawa ta Duniya. Yayin da...
Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya nada sarkin Kano Mallam Muhammadu Sanusi na biyu matsayin shugaban majalisar sarakuna ta jihar Kano. Cikin wata sanarwa...
Kwamishinan ‘yan sanda na jihar Kano CP. Habu Ahmed Sani ya kai ziyarar ta’aziyya gidansu matashinnan marigayi Mus’ab Sammani da wani dan sanda ya harbe a...