A matsayin sa na jagora wajen kawo sauyi a tattalin arziki da kokari kan bunkasa masa’an tun a jihar Kano Sarkin Kano Muhamma Sunusi na II...
Majalisar dattawa ta sake gabatar da kudirin da ke neman gudanar da daurin shekaru uku ga duk wani mutum da aka kama shi ya aikata wani...
Kotun daukaka kara da ke Kaduna ta ayyana ranar litinin na makon gobe sha daya ga watan Nuwamba a matsayin ranar da za ta fara sauraran...
Gwamnatin tarayya ta ayyana litinin na makon gobe a matsayin ranar hutu domin bikin Maulidi da tunawa da ranar haihuwar fiyayyen halitta Annabi Muhammadu Salallahu Alaihi...
Jamian tsaro na DSS dake tsaron mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo sun daki wani danjarida dake aiki a fadar ta shugaban kasa wanda ke daukar...
Fasinjoji sun shiga halin-ni ‘ya-su bayan da wani tsuntsu ya kawo tsaiko wajen tashin su anan jihar Kano Shigar wani tsuntsu cikin jirgin Saman Ethiopian airline...
Wani mutum da ake kira da Ibrahim ya kashe wani bawan Allah da ake kira da Auwal Hussain saboda haske budurwarshi da fitilar cocila yayin da...
Wani matashi da ake kira da loba boy ya fada tarkon masu damfara a facebook, inda sukayi amfani da hotunan baturiya suka bude shafi da kuma...
Lauyoyin Kare hakin dan Adam na cigaba da Bincike akan matashin nan da “yan sandan madobi suka doka har ta kai ga ya dukan yayi sanadiyyar...
Gwamnan Ganduje ya kammala gabatar da kunshin kasafin kudin badi a gaban majalisar dokoki ta jihar Kano. Dr, Abdullahi Umar Ganduje ya gabatar da daftarin kasafin...