A dazu dazunnan ne dai Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kammala wata ganawar sirri da tsohon tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan yau a fadarsa ta Villa...
Hukumar lafiya ta duniya WHO ta ware kowa ce ranar alhamis ta mako na biyu a watan Oktoba a matsayin ranar gani ta duniya da nufin...
Hukumar lafiya ta duniya WHO ta ware kowa ce ranar alhamis ta mako na biyu a watan Oktoba a matsayin ranar gani ta duniya da nufin...
Binciken da hukumar lafiya ta duniya ta yi ya, ya nuna cewar Najeriya na daya daga cikin kasashen da ake fama da masu tabon hankali a...
Majlisar dattijai ta Najeriya na sake ziyararta kudirin da zauren majalisa ta takwas tayi na hukunta masu yunkurin masu aikata yin fyade. Zauren majalisar ta...
Kungiyar mata musulmi ta kasa FOMWAN ta bukaci gwamnoni Arewa da su maida hankali wajen magance matsalolin almajirci a matsayin wani babban batu da za’a magance....
Gwamnatin tarayya ta shiga ganawar sirri don sasantawa tsakanin ta da kungiyar kwadago ta kasa. Ministan kwadago da nagartar aiki Dr, Chris Ngige ne ya jagoranci...
Majalisar datijjai ta fara tafka mahawara kan daftarin kundirin kasafin kudin badi da shugabanin kwamitocin majalisar A dai jiya ne dai Shugaban kasa Muhammad Buhari ya...
Bayan da ya gabatar da kasafin kudin badi a jiya Talata Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kebe Naira Biliyan 100 ga ma’aikatar tsaro yayin da kasar...
Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC Ibrahim Magu ya bayyana cewa, hukumar za ta kama duk wasu Ango da Amarya da aka...