Hukumar da ke kula da al’amuran wutar lantarki ta kasa NERC ta bayyana kudirinta na soke lasisin wasu kamfanonin rarraba wutar lantarki wato DisCos nan da...
Wata mai jego Maryam Bilal da madaurin auren ta Musa Khalil sun gurfana a gaban kotun majistratrate mai lamba 62, dake zaman ta a garin Minjibir,...
Shugaban kasa Muhammad Buhari ya sami rakiyar wasu daga cikin ‘yan Majlisar zartarwa na kasa wajen gabatar da daftarin kudirin kasafin kudin badi, gahadakar majalisar dokoki...
Gwamnatin jihar Kano zata dauki malamai dari shida da za su koyar a makarantun Almajirai da za’a sauya wa fasalin karatu a wani mataki na kokarin...
Gwamnan jihar Jigawa Muhammadu Badaru Abubakar ya nada masu taimakawa na mussamam ga matansa guda uku. Daga cikin masu bada shawara na musamman guda 51...
Hukumar kwallon kafa ta jihar Kano, ta ce, tuni shirye-shirye suka yi nisa wajen ci gaba da gudanar da kwasa-kwasai a kwalejin wasanni ta jihar Kano...
Kungiyar manoma shinkafa ta Najeriya RIFAN ta ce an samu nasara sosai a noman shinkafar da aka yi a bana duk da cewa an samu matsaloli...
Hukumar kula da birni da kewaye ta jihar Kano ta ce rashin hasken fitilon a wasu daga cikin mayan titunan jihar nan, kasancewar hukumar na sake...
Kungiyar ‘iyaye da malamai kuma kumgiyar da aka sacewa ‘ya’ya ta Dapchi ta rufe sun rufe makarantar sakandiren kimiyya da fasaha ta Dapchi dake jihar Yobe...
Kamfanin sarrafa timatiri na Dangote ya kafa gidan rainon Tumatiri da kudin say a tasamma Naira biliyan 3 da ake kira da Green House Nursery anan...