An kammala tantance Kabiru Ado Lakwaya wanda aka yi masa tambaya kan yadda yayi gwagwarmaya a rayuwa. Kazlika shugaban majalisa Abdul’aziz Garba Kafasa yayi masa tambaya...
Yayin da ake tantance shugaban kwamitin sake yin nazari kan karantun Almajiranci da na tsangayu Baba Impossible, yace lokacin da yake rike da mukamin shugaban hukumar...
An dai tantance Shehu Na’Allah Kura wanda aka wasu daga cikin ‘yan majalisar sun yi masa tambaya kan yadda ya gudanar da aikin sa yana kwamshinan...
A halin da ake cikin ana tsaka da tantance tsohun kwamishinan shari’a Barrister Ibrahim Muktar yayin da ya bayyana irin cigaban da ya kawo a zangon...
Kai tsaye: An dai cigaba da tantance kwamishinoni A halin da ake cikin shugaban majalisar dokoki ya kira Muhammad Sunusi Kiru yayin da fara bayanai kan...
Hukumar Kula da Laifukan Cin Hanci da Rashawa ta jihar Kano ta ce ta kwato fiye da naira biliyan 4 da wasu kadarori daga wajen wasu...
Kai tsaye: An dai cigaba da tantance kwamishinoni A halin da ake cikin shugaban majalisar dokoki ya kira Muhammad Sunusi Kiru yayin da fara bayanai kan...
Biyo bayan karbar rahoton da kwamitin kwararru na sake duba yanayin karantun Almajirai a jihar Kano wanda Muhammad Tahar Adamu yake jagoranta gwamnatin Kano ta bada...
Wasu dandazon matasa maza da mata ne suka fito dauke da kwalaye da rubuce-rubuce a karamar hukumar Rimingado inda suke nuna bacin ransu dangane da yanayin...
Sakataren gwamnatin jihar Kano Alhaji Usman Alhaji ya bukaci jama’a da su rika baiwa jami’an hukumar kashe gobara ta jihar Kano hadin kai a yayin da...