A yau ne babbar kotun tarayya dake zaman ta a Kano ta dage ci gaba da sauraran karar da ake tuhumar Malam Ibrahim Shekarau da wasu...
‘Yan sanda a kasar Indonesiya, sun ce, masu zanga-zanga a lardin Papua da ke kasar, sun lalata gine-gine da safiyar yau litinin. Zanga-zangar da aka fara...
Attorney Janar na kasa kuma Ministan shari’a Abubakar Malami da sufeto Janar na ‘yan sandan kasar nan Muhammed Adamu da gwamnan babban bankin kasa CBN Godwin...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta ce ta lalata kwalaben barasa sama da dubu dari da casa’in da shida da dari hudu, wanda ta kama a...
Arewacin kasar nan bai taba neman ballewa ba -Bashir Tofa Tsohon dan takarar shugaban kasa a jami’iyyar NRC Alhaji Bashir Usman Tofa ya ce yankin Arewa...
NEMA zata maye gurbin motocin da rikicin shi’a ya lalata Hukumar agajin gaggawa ta kasa NEMA ta ce, zata kashe Naira milliyon dari biyu don sayen...
An gano littattafai masu shekara Dubu a Kano Ma’ajin cibiyar Abdullahi Mai Masallaci dake nan Kano Dr. Baba Uba Ringim ya bayyana cewa cibiyar tana da...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da nada Dakta Folashede Yemi-Esan a matsayin mai rikon mukamin shugabar ma’aikata ta tarayya. Dakta Folashade Yemi Esan ta maye...
Gwamnan jihar Katsina Aminu Bello Masari ya jagoranci wata tawagar Gwamnoni don haduwa da takwarorin su na kasar jamhuriyar Niger a a garin Maradi a wani...
Hukumar kula da da’ar ma’aikata (CCB), ta ce, za ta fara bibiya tare da tantance kadarorin da gwamnan jihar Oyo, Seyi makinde ya gabatar gareta, domin...