Gwamnan jihar Lagos Babajide Sanwo-Olu ya ce gwmnatin sa na aiki tare da mai rikon babban jojin jihar don kasa kotu na mussaman da za’a dinga...
Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne, sun kashe mutane talatin da biyar a jihar Zamfara. Rahotanni sun ce ‘yan bindigar sun kai harin ne a...
Wakilan Kungiyar tarayyar Turai da su ka sanya idanu kan yadda zaben Najeriya ya gudana sun ce basu da wata masaniya game da mallakar rumbun adana...
Wani jirgin shalkwabta mallakin rundunar sojojin sama na kasar nan yayi hadari lokacin da ya ke kokarin sauka bayan dawowa daga samame da ya kai ga...
Gwamnatin tarayya ta ce akwai me yiwuwar za ta sassauta haramcin da ta yi na shigo da motoci ta kan iyakokin kasar nan da bana ruwa...
Kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa ta ware ranar da zata saurari korafin da jam’iyyar PDP ta shigar gaban ta, na bukatar ta umarci hukumar zabe...
Yanzu haka dai ana gudanar da faretin girmamawa ga shugaban kasa Muhammadu Buhari tare da mataimakin sa Farfesa Yemi Osinbajo a dandalin Eagles square da ke...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta ce zata daukaka karar hukuncin da babbar kotun tarrayya ta bada umarnin da a baiwa tsohon gwamnan...
Akalla mutane 19 ne suka rasa rayukansu sakamakon wani hatsarin mota da ya ritsa da su akan titin Akure zuwa Owo a jihar Ondo. Rahotanni sun...
Kwanturola Janar na hukumar kula da shige da fice ta Najeriya Muhammad Babandede, ya shawarci manyan jami’an hukumar hamsin da uku wadanda aka yiwa karin girma...