Tsohon Gwamnan jihar Kano kuma Sanatan kano a yanzu Malam Ibrahim Shekarau yace matukar anaso harkar Ilimi ta gyaru a fadin kasar nan ya zama wajibi...
Hukumar shirya jarrabawar kammala sakandare ta Afirka ta yamma WAEC ta fitar da sakamakon jarrabawar dalibai dubu casa’in da daya da dari biyu da ashirin da...
Gwamnatin jihar Kano tace ta kammala biyan dukkannin diyyar gidaje da shaguna daya dakatar da aikin Gadar Sama da kasa dake Titin Dangi dake nan Kano....
Gwamnatin jihar Kano tace ta kammala biyan dukkannin diyyar gidaje da shaguna daya dakatar da aikin Gadar Sama da kasa dake Titin Dangi dake nan Kano....
Gwanatin jihar Kano ta musanta rahoton da wata cibiya mai suna ‘Airvisual’ ta buga, inda ya bayyana birnin Kano a matsayin birni mafi gurabatar mahalli a...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya taya Wazirin Dutse Alhaji Bashir Dalhatu murna wanda ya cika shekara saba’in da haihuwa a jijya Alhamis. Muhammadu Buhari y ace...
Babban sefeton ‘yan sanda na kasa Mohammed Adamu ya aike da sababin kwamishinoni ‘yan sanda zuwa jihohi bakwai biyo bayan daga linkafar wasu daga cikin kwamishinonin...
Kungiyar makafi ta jihar Kano sun gudanar da zanga-zanga lumana a nan Kano. Zanga-zanagar ta fara ne daga ofishin ma’aikata zuwa majalisar dokoki na nan Kano...
Shi dai wannan mutum, matar shi tayi karar shine zuwa hukumar kare hakkin dan adam dake cikin Kano, domin kuwa tace yana yawan dokan ta, yakan...
Shi dai wannan mutum ya kasance yana karbar waya ne a hannu zauarawa da “yan mata ne da sunan soyayya a unguwar yakasai cikin birnin Kano....