Kwanturola Janar na hukumar kula da shige da fice ta Najeriya Muhammad Babandede, ya shawarci manyan jami’an hukumar hamsin da uku wadanda aka yiwa karin girma...
Mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo ya bayyana malamin addinin Islaman nan da ke jihar Filato wanda ya ceci rayukan wasu mabiya addinin kirista da ‘yan...
Hukumar kula da ‘yan hidimar kasa NYSC ta ce zata fara sanya shekarun haihuwa a jikin takardar shaidar kammala hidimar kasa, a wani bangare na magance...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari dai ya fara mulki tun shekarar 2015 da mataimakinsa prof Yemi Osibanjo yau ma an kuma rantsar dasu tare
Kungiyar malamai ta kasa NUT ta bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya yi duk me yiwuwa wajen ganin an aiwatar da tsarin mafi karancin albashi...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana Shugabannin majalisun dokokin tarayya Sanata Bukola Saraki da Yakubu Dogara a matsayin wadanda ke da karancin kishin kasa. Shugaba Buhari...
Mai dakin shugaban kasa Hajiya Aisha Buhari, ta ce, shirin gwamnatin tarayya na rage fatara da samar da aikin yi ga matasa bai samu nasara ba...
Kungiyar malaman kwalejojin kimiyya da fasaha ta kasa ASUP reshen kwalejin kimiyya da fasaha ta jihar Kano, ta janye shirin fara yajin aikin mako guda da...
Gwammatin tarayya ta yi Karin girma ga jami’an tsaro na Civil Defence, da jami’an hukumar kashe gobara, da ma’aiktan hukumar kula da gidajenn yari da kuma...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi sammacin gwamnan jihar Katsina Aminu Bello Masari, sakamakon ci gaba da kashe-kashen ‘yan bindiga da ke gudana a jihar. Da...