Hukumar dake kula da al’amuran ‘yan sanda ta kasa, ta ce zata bibiyi hallayyar da jami’an ‘yan sanda za su gudanar a yayin babban zaben wannan...
Gamayyar jam’iyyun siyasa sun yi zargin cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC na shirin amfani da wandanda suka cin gajiyar shirin bai wa...
Majalisar dinkin duniya ta nuna damuwa kan yadda mazauna kauyen Rann da ke gabashin jihar Borno ke fama da kalubalen agajin gaggawa, la’akari da cewa yawan...
Babu ‘yan takaran gwamnoni da na ‘yan majalisun dokokin tarayya na jam’iyyar APC a jihohin Rivers da Zamfara a cikin jerin sunayen wadanda za su tsaya...
Tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar ya kara jaddada matsayar sa na cewa matukar ya samu nasara a zaben shugaban kasa da za a yi...
Kungiyar Bokon Haram ta kai hari sansanin sojan kasar nan dake birnin Maiduguri, yayin da suka cina wuta a wasu daga daga cikin gidajen ‘yan gudun...
Wata babbar kotun birnin tarayya Abuja da ke zama a Maitama ta bukaci a gaggauta saurarar karar da aka shigar gabanta na tilsatawa hukumar EFCC ta...
Majalisar zartaswa ta kasa ta amince da a fitar da naira biliyan biyu da miliyan dari shida don fara aikin titin Sharada zuwa Madobi da ke...
Babban jojin kasar na mai shari’a walter Onnoghen ya rantsar da mai shari’a Uwani Musa Abba Aji a matsayin shugabar kotun kolin kasar nan bayan da...
Fadar shugaban kasa ta yi kira ga kwamitin samar da zaman lafiya na kasa da ta dauki mataki kan jam’iyyar PDP tare da dan takarar shugaban...