Akwai bukatar bada tazarar haihuwa domin inganta tarbiyyar yara -Raliya Zubairu Wata malama a sashen tarihi na kwalejin ilimi ta Sa’adatu Rimi dake nan Kano, ta...
Na fiso na fito a matsayin fitsararriya a film -Maryam Yahaya Fitacciyar jarumar wasan hausarnan Maryam Yahaya ta bayyana cewa fison ta taka rawa a film...
Tun daga shekarar 2017 ne adadin maniyyata aikin haji ya ke raguwa a Najeriya, wannan kuwa za a iya cewa ya samo asali ne sakamakon tashin...
Ofishin akanta Janar na Najeriya ya musanta rahotannin da wasu jaridun kasar suka yada cewa Sarkin Kano Malam Muhammadu Sanusi na biyu, ya ce, tattalin arzikin...
Gwamnatin Najeriya ta kaddamar da kwamitin gudanarwar Hukumar kula da kasuwar hannayen jari ta kasa a jiya Litinin. Babban sakatare a ma’aikatar kudi Alhaji Mahmud Isa...
Kotun sauraran korafin zaben shugaban kasa, ta ki amincewa da bukatar da d’an takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar PDP Atiku Abubakar da jam’iyyar sa ta PDP,...
Ministocin ilimi na kungiyar kasashen D8 ciki har da Najeriya sun yanke shawarar karfafa shirinta na aiwatar da tsarin kiwon lafiya da karfafa al’umma. Kungiyar ta...
Wasu ‘yan bindiga sun kai hari wasu yankunan karamar hukumar Kaura Namoda inda suka hallaka mutun guda tare sace wasu mutum bakwai. Maharan sun durfafin grin...
Hukumar aikin hajji ta kasa NAHCON ta rage naira dubu 51, 170 a cikin kudaden da ta ayyana tun da fari a matsayin kudin aikin hajji...
Mataimakin Shugaban asibitin koyarwa na Aminu Kano Farfesa Abdurrahman Abba Sheshe ya ja hankalin Gwamnatin jihar Kano wajen kara kaimi ta fuskar daukar sabbin ma’aikatan lafiya...