Jami’yyar APC a jihar Sokoto ta bayyana cewa bata gamsu da hukuncin kotun sauraron kararrakin zabe ta gudanar a jiya ba, wacce ta kori karar da...
Majalisar dattijai ta bukaci hukumomin tsaron Najeriya da su karfafa harkokin tsaro domin kare rayukan al’umma da kuma dukiyoyinsu, mussamman wadanda suke yawan tafiye-tafiye a hanyar...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ba da umarnin fitar da naira biliyan dari shida cikin watanni uku masu zuwa, domin gudanar da ayyukan raya kasa, a...
2:58pm Kotun karbar kararrakin zabe anan Kano karkashin mai sharia Halima Shamaki ta kori karar da jam iyyar PDP da dan takarar gwamnan Kano a jam...
A yayin da Najeriya ke bikin samun ‘yancin kai karo na 59 wani kamfanin hada motoci ya sha alwashin karfafa kokarinsa na ganin ya fara hada...
10:42 am Shari’ar Ganduje da Abba gida-gida A halin yanzu mai shari’a Halima Shamaki ta fara karantu hukucin ta kan bukatun da masu kara da suka...
Gwamanan jihar Gombe Alhaji Muhammadu Inuwa Yahaya, ya nada tsohon kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano Muhammad Wakili a matsayin mai bashi shawara na musamman kan harkokin...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ba da umarnin fitar da naira biliyan dari shida cikin watanni uku masu zuwa, domin gudanar da ayyukan raya kasa, a...
Tsohon shugaban hukumar zabe ta kasa INEC Farfesa Attahiru Muhammad Jega, yaja hankalin gwamnatin tarayya da na jihohin kasar nan da su yi gaggawar samarwa da...
Hukumar kula da ingancin magunguna da abinci ta NAFDAC ta kwace jabun kayayyaki da abinci da yakai kimanin Naira biliyan 3 a Kano. Shugaban hukumar ta...