Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya alkawarta daukar matakan da suka dace domin kamo bakin zaren dangane da wani sabani da ya bullo tsakanin babban Sufeton ‘yan-sandan...
Hukumar EFCC ta bayar da belin tsohon ministan harkokin waje Ambasada Aminu Wali, da Tsohon Gwamnan Jihar Kano Malam Ibrahim Shekarau da kuma tsohon kwamishina a...
Gamayyar kungiyar hadin kan Arewa da ta taba baiwa ‘yan-kabilar Igbo wa’adin barin yankin Arewa a bara, ta nuna rashin amincewarta kan matsayar da gwamnonin Arewa...
Rundunar yan sanda ta kame wasu gaggan yan fashin da suka akaita fashi a bankunan garin Offa na jahar Kwara da ya faru a watan Afrilun...
Babban Bankin kasa CBN ya ce batun musayar kudi tsakanin Najeriya da China ba zai hada da kayayyaki 41 da gwamnatin tarayya ta haramta shigowa da...
Hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Katsina SEMA ta tabbatar da mutuwar mutane shida a jihar, sakamakon wani mamakon ruwan sama da iska mai karfi da...
Gwamnatin tarayya ta sanya hannu kan wani kwantiragin Dala biliyan 6 da miliyan 68 da wani kamfanin kasar China don gina layin dogo daga garin Badin...
Gwamnatin jihar Kano ta ware naira miliyan dari uku da arba’in da biyar domin ciyarwar azumin watan Ramadana mai kamawa. Kwamishinan yada labarai Kwamred Muhammad Garba...
Jami’an tsaro dauke da makamai sun mamaye harabar majalisar dokokin jihar Kano. Wasu shaidun gani da ido sun ce da misalin karfe biyu na dare ne...
Shugaban majalisar dattijai Abubakar Bukola Saraki, ya bada tabbacin marawa hukumar EFCC baya, da nufin inganta hukumar ta hanyoyin daban-daban, don yakar cin hanci da rashawa....