Hukumar kididdiga ta kasa NBS ta ce mutane miliyan goma sha shida ne ba su da aikin yi a kasar nan cikin watanni hudu na karshen...
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da wata cibiya da manoma za su rika tuntuba domin samun bayanai kan harkokin noma da nufin bunkasa bangaren noma a kasar...
Gwamnatin Najeriya ta kare matakin da ta dauka na nada Ahmed Rufa’I Abubakar a matsayin sabon shugaban hukumar leken asiri ta kasa NIA. Babban mataimaki na...
Jihohi goma sha shida cikin talatin da shida na kasar nan ne suka nuna aniyar su ta shiga cikin shirin nan na ware wuraren kiwo ga...
Mai martaba Sarkin Kano Muhammadu Sanusi na biyu yayi alwashin taimakawa gwamnatin tarayya da jami’an tsaro wajen ganin an magance rikicin al’umma da yake faruwa a...
Mai alfarma Sarkin Musulmi Muhammad Sa’adu Abubakar III ya kalubalanci nagartar da jami’an tsaron Najeriya ke da ita, da kuma gaza kawo karshen kashe-kashen dake faruwa...
Ministar kudi Kemi Adeosun ta bukaci da a kara karfafa bankin raya kasashen afurka AFDB domin ya iya biyan bukatun kasashe mambobin sa. Mrs Adeosun ta...
Majalisar Dattawa ta ce za ta gudanar da bincike kan zargin karbar wasu kudade ba bisa ka’ida ba daga hannun alhazai da suka gudanar da aikin...
Kungiyar Fulani makiyaya ta kasa Miyyetti Allah da aka fi sani da MACBAN ta yi kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya tabbatar da cewa...
Majalisar wakilai ta ce za ta binciki sake dawo da tallafin man fetur da kuma dakile matsalolin da ke janyo karancin mai a kasar nan. ...