Majalisar dokokin jihar Kano ta bukaci gwamnatin jiha da ta kai daukin gaggawa ga al’ummomin da ke mazabar Alajawa a yankin karamar hukumar Shanono sakamakon barnar...
Da misalin karfe 7:46 na safiyar Litinin din nan ne wasu ‘yab bindiga da ba’a kai ga gano su ba, suka yi garkuwa da mai kula...
Cibiyar horas da kwararrun Akantoci ta najeriya ICAN, ta bayyana cewa duk da yawan ma’aikatan Akanta da kasar nan ke da su, amma har yanzu akwai...
Gwamnatin jihar Kano ta fara zawarcin masu zuba jari a bangarorin samar da wutar lantarki da aikin gona da samar da ayyukan more rayuwa domin bunkasa...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce ba wasu bane masu yin kisa da sunan Fulani makiyaya face yan bindigar da tsohon shugaban kasar libiya Mua’ammar Gaddafi...
Wata zanga-zanga ta kaure a kofar gidan gwamnatin Najeriya da ke Birnin London inda shugaban kasa Muhammadu Buhari ke zaune a halin yanzu. Sai dai...
Babban bankin kasa, CBN ya ce akwai bukatar samar da kwararan manufofin da za su lura da bunkasar tattalin arziki da kudaden da ake samu ta...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana aniyar sa na sake fitowa takarar shugabancin kasar nan karo na biyu. Wannan na kunshe ne a wata sanarwa...
Hukumar lura da aikin hajji ta Najeriya NAHCON ta ce zata hada hannu da hukumar dake yaki da safarar bil’adama ta kasa NAPTIP don magance matsalar...
Shugaban Majalisar Dattawa Sanata Abubakar Bukola Saraki ya yi Allah-wadai da harin da wasu da ake zargin yan fashi ne suka kai kan wasu bankuna a...