

Majalisar Malamai ta ƙasa reshen jihar Kano ta yi kira ga al’umma kan a rage yawaita buɗe masallatai domin magance rabuwar kan musulmi. Majalisar ta bayanna...
Jarumin fina-finan Hausa Falalu A. Ɗorayi, ya ce aƙalla mutane bakwai ne suka karɓi addinin musulunci sanadiyyar fim ɗinsu. Da yake zantawa da Freedom Radio,...
Majalisar malamai ta ƙasa reshen jihar Kano ta yi Alla-wadai da yunƙurin wasu malamai na shirya maƙarƙashiyar tunɓuke shugabanta Malam Ibrahim Khalil. Hakan na cikin wata...
Darakta kuma mai bada umarni a masana’antar Kannywood ya ce, tuni harkokin masana’antar suka faɗi ƙasa warwas dalilin rashin kyakkyawan shugabanci. Falalu Ɗorayi ne ya bayyana...
Hukumar kididdiga ta jihar Kano ta kaddamar da shirin samar da bayanai na yara ‘yan kasa da shekaru 5 da mata dake tsakanin shekarun haihuwa. Shugaban...
Daraktan wasanni a hukumar wasanni ta jihar Kano, Bashir Ahmad Mai Zare, ya ce jihar Kano zata ci gaba da bawa matasa fifiko don bunkasa harkokin...
Masanin kimiyyar siyasa a jami’ar bayero da ke nan kano, ya ce rigingimun da suke tsakanin jam’iyyu suna haifar da tashe-tashen hankali da kuma mayar da...
Majalisar matasan Najeriya ta ce ba za ta mara wa duk jam’iyyar da ta ki tsayar da matasa takara baya ba a kakar zabe mai zuwa...
Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya ce dole sai jami’an sojin ruwan Najeriya sun kara fito da sababbun dabarun tsaro wajen magance matsalar a...
Rundunar sojin ruwan Najeriya ta ce za ta Kara himma wajen ciyar da tattalin arzkin Najeriya gaba. Shugaban rundunar Auwal Zubairu Gambo, ne ya bayyana hakan...