

Yau Laraba ne za a ci gaba da sauraron shari’ar Malam Abduljabbar Kabara. Rahotanni sun ce, tun da sanyin safiya aka rufe hanyar zuwa fadar Sarkin...
Wata kwararriyar likitar Ƙoda a asibitin koyarwa na Aminu Kano ta ce, masu shaye-shayen mugunguna barkatai da masu ciwon suga har ma da masu hawan jini...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, za ta samar da ofishin na din-din-din ga hukumar kula da kafafen yaɗa labarai anan Kano. Gwamna Dakta Abdullahi Umar Ganduje...
Hukumar kula da kafafen yaɗa labarai ta ƙasa NBC ta ce, ba za ta lamunci yin amfani da kafofin yaɗa labarai don tayar da tarzoma a...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta yi holin mutane 156 da take zargi da aikata laifuka daban-daban a jihar. Mutanen an kama su da makamai masu...
Gwamnatin jihar Kano ta rufe wani asibiti mai zaman kan sa a ƙaramar hukumar Gaya. An rufe asibitin bisa laifin ɗaukar wasu masana a fannin ilimin...
Ƴan kasuwar Kantin Kwari sun kai kokensu ga Alhaji Aminu Alhasan Dantata kan ya sanya baki bisa shirin gwamnatin Kano na gina shaguna akan titin Ta’ambo...
Hukumar kula da ingancin muhalli da kare shi ta ƙasa NESREA ta rufe wasu kamfanoni da masana’antu 12 a Jihar Kano. An rufe kamfanoni da masana’antun...
Ƙungiyar likitoci masu neman ƙwarewa reshen asibitin Aminu Kano ta ce, a shirye ta ke ta janye yajin aikin da ta tsunduma. Sakaren kungiyar Dakta Tahir...
Gwamnatin jihar Kano ta ce hutun sabuwar shekarar musulunci da ta bayar bai shafi masu rubuta jarrabawar NECO da SSCE ba. Ma’aikatar Ilimi ta jihar Kano...