

Gamayyar Kungiyar likitoci ta kasa ta ce ta dakatar da yajin aikin da ta tsunduma a makon da ya gabata, bayan da shugaban majalisar dattijai ya...
Hukumar KAROTA ta ce dalilin da ya sa ta hana jami’anta fita aiki ranar Lahadi shine, sun samu rahoton cewa akwai wasu ‘yan bindiga da ke...
Kungiyar kwadago a jihar Kano ta yi barazanar shiga yajin aikin gargadi na mako guda, matsawar aka gaza cimma matsaya tsakaninta da gwamnatin jihar. An shirya...
Kungiyar masu fama da cutar sikila a Kano sun nemi gwamnati ta kafa dokar tilasta gwajin jini kafin aure. Kungiyar ta ce ta hakan ne za...
Shirin kiyaye zaizayar kasa da kula da kananan madatsun ruwa NEWMAP, ya horas da manoman rani 50 daga kananan hukumomin jihar Kano 5 kan dabarun noman...
Gwamnatin jihar Kano ta haramta yin goyan biyu ko fiye da haka a babura masu kafa biyu a jihar nan. Shugaban hukumar karota Baffa Babba Dan’Agundi...
Gwamnatin jihar Kano ta fara daukar Malaman makarantun tsangayu aiki. Kwamishinan ilimi na jihar Kano, Muhammad Sanusi Kiru ne ya bayyana haka yayin taron kaddamar da...
Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya caccaki rahoton gwamnatin tarayya da ta fitar game da mace-macen da aka yi a Kano. Maitaimakawa gwamnan kan kafafen sada...
Gwamnatin jihar Kano ta ce zata rage kasafin kudin shekarar 2020 da kaso 30 cikin 100. Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ne ya bayyana hakan lokacin da...
Shugaban majalisar gudanarwa ta jami’ar Yusuf Maitama Sule dake nan Kano Malam Sule Yahaya Hamma ya sanar da yin murabus daga mukamin sa. Cikin wata sanarwa...