

Kwamitin kar ta kwana kan yaki da cutar Corona a Kano ya bukaci kungiyoyin telolin da za suyi dinkin takunkumin fuska da Gwamnatin Kano ta bayar...
Tun bayan bullar cutar Covid-19 a Kano akan samu wasu ranaku da ba a samu kari na wadanda aka gano suna dauke da cutar ba. Ko...
Gidauniyar Mukyautata Rayuwa, dake nan Kano, ta sha alwashin ci gaba da tallafawa mutanan da basu dashi musamman iyayan da aka mutu aka bar musu marayu...
Gwamnatin jihar Kano ta sahale a gudanar da sallar idi bisa wasu sharuda kamar yadda mai taimakawa gwamnan Kano kan yada labarai Salihu Tanko Yakasai ya...
Gwamnatin jihar Kano ta amince a cigaba da sallar juma’a a Kano, amma za’a cigaba da bin dokar lockdown a ranar ta juma’a. Gwamnan Kano abdullahi...
Kwamitin karta-kwana kan annobar Covid-19 na kasa ya sanar da karin sati biyu kan dokar kulle da zaman gida a jihar Kano. Shugaban kwamitin kuma sakataren...
Kungiyar tallafawa Marayu da marasa karfi wato Hope for Orphans and Less Privileged (HOLPI) ta jaddada kudirin ta na ci gaba da tallafawa talakawa masu bukatar...
Rahotonnin daga Kano na cewa ministar jin kai da walwalar jama’a ta kasa Hajiya Sadiya ta iso fadar gwamnatin Kano yanzunnan. Wakiliyarmu Zahra’u Nasir ta rawaito...
Gwamnatin jihar Kano ta ce zata cigaba da baiwa yan jaridu goyon baya musamman wajen kare kansu daga cutar Corona yayin gudanar da ayyukansu. Gwamnan Kano...


Ana ta yada wani labari a kafafan sada zumunta na cewa hukumar lafiya ta duniya WHO ta zabi jihar Kano kadai domin yin gwajin maganin cutar...