

Jama’ar da ke gudanar da kananan sanao’i da suka yi rumfa ko suka ajiye kwantaina a yankin karamar hukumar Birnin Kano da kewaye, za su fara...
Majalisar dokoki ta jihar Kano ta kammala sauraron rahoton kwamitin da ta kafa na bibiyar mu’amalar kudi da aka gudanar a ma’aikatun gwamnatin jihar Kano PAC...
Majalisar zartarwa ta jami’ar kimiyya da fasaha ta Kano dake Wudil ta amince da yin karin kudin makaranta ga dalibai. Yayin zaman majalisar na yau Laraba...
Majalisar dokokin jihar Kano ta karbi rahoton kwamitin wucin gadi kan dokar harkokin kudi ta shekarar 2019 wanda majalisar ta kafa don ya rika bibiyar yadda...
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars, ta sanar da rasuwar tsohon dan wasanta kuma tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles, Kabiru Baleria....
Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje yayi alkawarin fara gurfanar da iyayen yaran dake bara a gaban kotu. Cikin wata sanarwa mai dauke da sahannun...
Wani malami ya azabtar da dalibinsa karamin yaro, wanda har ta kai ya nakasa a hannu, a karamar hukumar Sumaila dake nan Kano. Ana zargin malamin...
Wani mutum mai suna Bello Ibrahim, ya yi korafi akan matarsa Hauwa’u Aliyu wacce ya ce, su na zaune a cikin kwanciyar hankali har ta kai...
Al’ummar unguwar Gandun Albasa sun koka bisa yadda batagari suka addabesu. Dagacin yankin Gandun Albasa Injiniya Alkasim Abubakar ya bayyana rashin jin dadinsa bisa yadda batagari...
Kotun hannayen jari ta kasa shiyyar Kano, ta ja hankalin mutane masu bukatar zuba hannun jari a kamfanoni daban-daban da su tabbatar da sun yi bincike...