Gamayyar kungiyar ma’aikatan lafiya ta kasa JOHESU ta yi barazanar tafiya yajin aikin sai baba ta gani matukar gwamnatin tarayya ta gaza biya musu bukatun su....
Yanzu haka hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa dake nan Kano INEC ta fara raba kayayyakin aikin zabe zuwa kananan hukumomi tara na Kano da...
Hukumar tace fina-finai ta kasa ta yi kira da ‘yan kasuwa da kamfanonin shirya fina finai dasu mai da hankali wajen inganta harkokin saida fina finai...
Daga Abdullahi Isah. A jiya litinin Ashirin 20 ga wannan wata da muke ciki na Janairu Kotun Kolin kasar nan ta kawo karshen jayayya da ke...
Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya sake nada Aminu Dahiru da aka fi sani da Aminu Hikima, a matsayin babban mai taimaka masa kan...
Ana zargin cewar, likitocin sun kamu ne da cutar sakamon duba wata mace mai juna biyu da ta zao daga jihar Bauchi. A wata ganawa da...
Likitoci 2 sun rasu Jim kadan Bayan yiwa wata marar lafiya tiyata a asibitin koyarwa na Malam Aminu Kano. Daga bisani galiban ma aikata da suka...
Rundunar ‘yan sanda ta jihar Kano, ta cafke wata mata da izuwa yanzu ba’a bayyana sunan ta ba, bisa zargin ta watsawa dan kishiyarta tafasash-shen ruwan...
Gwamnan jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya ce gwamnatin sa zata cigaba da bada fifiko wajen samar da tsaro, tare da inganta harkar ilimi da ...
Bayan zaman kotun na yau litinin da safe, kotun koli ta ayyana gwamnan Kano a matsayin wand aya lashe zaben gwamna da aka yi. A halin...