

Gwamnatin jihar Kano ta yi alkawarin tallafa wa wadanda iftila’in gobara a kasuwannin Singa da Kurmi domin rage musu radadi. Gwamnan Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ne...
Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero CFR, CNOL, JP, ya jajanta wa yan kasuwar Singa da ke cikin birnin Kano bisa iftila’in gobara da...
Mawakin nan Dauda Kahutu Rarara, ya yi martani ga masu sukarsa da cewa shi ba ɗan Kano ba ne. A hirarsa da Freedom Radio ya bayyana...
Kotun Ƙolin Nijeriya, da ke birnin tarayya Abuja, ta tabbatar da Sanata Rufa’i Sani Hanga a matsayin dan takarar kujerar Sanatan Kano ta tsakiya a jam’iyyar...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC shiyyar Kano, ta ce, ta kama mutane da dama bisa zargin su da aikata laifin sayen ƙuri’u...
Ma’aikatar muhalli ta jihar Kano ta bukaci sabon babban sakatarenta Malam Aliyu Yakubu Garo da ya kasance mai sadaukarwa a ayyukansu domin ciyar da ma’aikatar gaba....
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa EFCC ta ce, ta shiga harkokin zaben bana ne domin tabbatar da cewa an yi shi yadda...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta Nijeriya INEC, ta bayyana zaben dan majalisar tarayya na mazabar Doguwa da Tudunwada a matsayin wanda bai kammalu ba. Hukumar...
Biyo bayan hukuncin da kotun kolin Nijeriya ta yi na kara wa’adin amfani da tsohon kudin kasar zuwa watan Disambar shekarar da muke ciki, wasu bankunan...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC ta fitar da jerin sunayen wadanda suka lashe zaben yan majalisun tarayya. Sai dai a Jihar kano hukumar...