

Ma’aikatar lafiya a jihar Kano ta ce zuwa yanzu ta samu nasarar dakile bazuwar cutar nan mai saurin halaka mutane ta Mashako wato Diphtheria a jihar,...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kai ziyarar aiki a Kano yau Litinin, domin kaddamar da bude wasu ayyuka da gwamnatin Kano da ta tarayya suka aiwatar....
Babban bankin ƙasa CBN ya tsawaita wa’adin daina amfani da tsofaffin takardun kuɗi. Gwamnan CBN Godwin Emiefele ne ya bayyana hakan a zantawarsa da manema labarai...
Gwamnatin jihar Kano ta janye goron gayyatar da ta aike wa shugaban kasa Muhammadu Buhari na neman ya kaddamar da wasu ayyuka a jiha Janyewar da...
Mai martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero, ya ce ‘amfani da abincin gargajiya ga al’umma zai kara fito da muhimmancin Al’ada da kuma cimakar bahaushe....
Yau Juma’a kwanaki 4 ya rage kafin cikar wa’adin daina amfani da tsaffin kudaden naira dari biyu, dari biya, da kuma dubu daya, da babban bankin...
Babban bankin ƙasa CBN, ya ce, zai ci gaba da sauya wa mazauna yankunan karkara kuɗi a hannu domin sauƙaƙa musu samun sababbin kuɗin. Mataimakin Daraktan...
Ba za muyi kasa a gwiwa ba, wajen ciyar da Ilimisu gaba, tare da Samar da kayyakakin koya da koyarwa. Alumma na samun ci gaba da...
Babbar kotu a jihar Kano karkashin jagorancin mai Justice Usman Na’abba, ta tsawaita wa’adin dakatar da gwamnatin jihar Kano da kuma kamfanin tunkudo wutar lantarki ta...
Gwmanan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya kori dakataccen shugaban hukumar karbar korafe-korafe da hana cin hanci da rashawa Barrister Muhuyi Magaji Rimingado daga shugabancin hukumar....