

A ranar 17 ga watan Yuni gwamna Ganduje ya kaddamar da gwajin aikin Hajji. Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya gabatar wa majalisar dokokin kasafi a ranar...
A shekarar ne masarautar ta gudanar da hawan Daba domin taya sarki murnar samun lambar girmamawa ta CFR. Mai martaba Alhaji Aminu Ado Bayero ya karbi...
Rundunar tsaro ta Civil Defense shiyyar Kano, ta nesanta kanta da wasu jami’ai da ake alakanta rundunar da su wadanda ake zargin suna karbar cin hanci...
SP Abdullahi Haruna Kiyawa ya ce ‘ gobarar bata shafi ofishin kwamishin ‘yan Sandan da kuma dakunan da ake ajiye masu laifi’. Wanda ya ce ‘ana...
Gobara data tashi a sharkwatar rundunar yan sanda ta Bompai, karamar hukumar Nasarawa a jihar Kano ta yi sanadiyar lakume kadarorin miliyoyin nairori. Wani shaidan gani...
Wanda aka kama din dai ana zarginsa da damfarar wasu mutane. Kwamandan ya ce shekara guda kenan ana neman mai laifin da aka kama. Wanda ake...
INEC ta karin wa’adin mako guda Karin wa’adin zai bada dama ga wadanda ba su karbi nasu ba Hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC,...
Mata sa zasu iya shiga matsala sakamakon karin kudin makaranta. Da gwamnatin tarayya tasan matsalar da karin kudin nan zai jawowa kasar nan da bata yi...
Yawan haihuwar da aka samu a jihar Kano ya karu daga dubu sittin da tara zuwa dubu tamamin da uku daga karshen watan disamba zuwa Junairu....
A shekarar ne mambobin majalisar 9 na jam’iyyun APC da PDP suka sauya sheka zuwa jam’iyyar NNPP. A ranar 12 ga Oktoban shekarar ne majalisar ta...