Mai horas da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Manchester City Pep Guardiola yace a shirye kungiyar take data gabatarwa da kotu hujjojin dake nuna cewa...
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars, ta sanar da rasuwar tsohon dan wasanta kuma tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles, Kabiru Baleria....
Majalisar zartarwa ta jihar Kano, ta amince da kashe naira miliyan 82, don siyan kayan wasanni ga kungiyoyin Kwallon kafa na jihar. Bayanin hakan na kunshe...
An kammala gasar cin kofin Kwallon kafa ta matasa ‘yan kasa da shekaru 16, na kasa, mai taken Ramat Cup, na tunawa da tsohon shugaban kasa...
Sabon dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Manchester United Odion Ighalo, ya ce mafarkin sa ya tabbata na kasancewa dan wasan kungiyar Manchester United,...
Aliko Dangote ya sake jaddada kudirinsa na sayan kulub din wasan kwallon kafa na Arsenal, a shekara ta 2021. Mai kudin nahiyar Afrikan ya bayyana haka...
Daga Abubakar Tijjani Rabiu A jiya Talata bakwai ga watan Junairun shekarar 2020 hukumar kwallon kafa ta Afrika CAF ta fitar da sunayen ‘yan wasan goma...
An bayyana sunan dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Liverpool dan kasar Senegal Sadio Mane a matsayin wanda ya lashe kyautar gwarzon dan kwallon...
A yau ne hukumar kwallon kafa ta Afrika CAF zata fitar da sunaye ‘yan wasan da suka fi bajinta a kwallon kafa a shekarar 2019 da...
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta koma mataki na 10 a teburin gasar Firimiyar Nigeria, bayan da ta buga wasan makon na 7 na kakar...