Biyo bayan gwajin da aka yiwa mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo an gano cewa baya dauke da cutar Corona. Hakan na cikin wata sanarwa da...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ondo ta tabbatar da garkuwa da ‘yan wasa biyu dake wasa a gasar Firimiya ta kasa. Rundunar ta ce a jiya lahadi...
Tun bayan sanarwar da hukumar Kwallon kafa ta Kasa (NFF) ta fitar na dakatar da dukkan wasannin Kwallon kafa a kasar nan, sakamakon cutar Coronavirus, kungiyoyin...
Dan wasan Kwallon kafa na kungiyar Enugu Rangers International, Ifeanyi George, mai wasa a tsakiya ya rasu sakamakon hadarin Mota da ya rutsa dashi da abokanan...
Ministan matasa da wasanni na kasa Mista Sunday Dare, ya sanar da dage gasar wasanni ta kasa ‘National sport Festival’ karo na 20, da za ta ...
Kungiyar Kwallon kafa ta Kano Pillars ta samu maki uku na galaba akan abokiyar burminta Jigawa Golden Stars da ci biyu da nema a gasar wasan...
Hukumar kwallon kafa ta nahiyar Turai, ta sanar da dakatar da gasar wasannin cin kofin zakarun nahiyar turai wato Champion League. Ta sanar da dakatar da...
Hukumar shirya gasar premier ta kasar Ingila ta sanar da dakatar da gudanar da gasar firimiya ta kasar sakamakon barazanar yaduwar cutar Coronavirus. Hukumar ta sanar...
Hukumar shirya gasar premier ta kasar Ingila ta tabbatar da cewa mai horar da kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Mikel Arteta ya kamu da cutar Corona....
Hukumar kwallon kafa ta nahiyar Turai, Uefa, ta dage wasan gasar zakarun nahiyar turai,wato Champions league, zagaye na biyu na wasan da za’a fafata tsakanin kungiyar...