

Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi, ya ce, za a kammala aikin titin jirgin kasa na Legas zuwa Ibadan wanda zai ci $ 1.6bn a watan Disambar bana...
Mai Martaba sarkin Karaye Alhaji Ibrahim Abubakar ya ce in aka yi laakari da irin cigaba da aka samu a kasar nan cikin shekaru sittin da...
Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta kone Sinadrin harhada lemo na Jolly Jus kimanin katan dubu ashirin da takwas da dari uku da ashirin da biyu,wanda...
Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya bukaci gwamnatin tarayya ta sake yin nazari kan yadda ake rabon arzikin kasa. Kwamishinan kananan hukumomi na jihar Kano...
Daga Safara’u Tijjani Adam Shugaban Karamar hukumar Dawakin Tofa Alhaji Ado Tambai kwa ya ce tuni aka fara gudanar da gyaran makarantu a karamar hukumar...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya soki shugabannin kasar nan da suka gudanar da mulki tun bayan dawowa mulkin dimukuradiya a alif da dari tara da casa’in...
Fadarsa shugaban kasa ta amince da Naira tiriliyan 13.08 a matsayin kudirin kasafin kudi na shekarar 2021. Ministar Kudi, da Tsare-tsaren Kasa, Hajiya Zainab Ahmed ce...
Gwamnatin jihar Lagos ta soke bikin ranar yancin kan Najeriya, sakamakon annobar Covid-19. Gwamnan jihar Babajide Sanwo-Olu wanda ya bayar da umarnin a wata sanarwa da...
Gwamnatin jihar Katsina ta ayyana ranar 5 ga watan Oktoba a matsayin ranar da za’a bude makarantun sakandire da na firimare masu zaman kansu da na...
Gwamnatin tarayya ta ce ta fara wani shirin rage cunkoso a gidajen gyaran hali ta hanyar sakin kananan yaran da ke tsare a wannan lokaci na...