

Sakomakon ayyana zanga zanga da kungiyar kwadago ta NLC da takwarata ta TUC suka shirya yi a ranar Litinin mai zuwa, kungiyar Gwamnonin kasar nan sun...
A yau ne za a sake bude ofishin jakadancin kasar nan a kasar Canada sakomakon kulle shi da aka yi sakamakon annobar Covid 19. Rahotani sun...
Kotun Kungiyar kasashen yammacin Afirka ta ECOWAS za ta fara sauraren karar juyin mulkin da sojoji suka yi wa tsohon shugaban kasar Mali Ibrahim Boubacar Keita...
Kwamitin bibiyar al’amuran da suka shafi auratayya ta Jihar Kano ya ce hakkin miji ne ya bai wa matarsa cikakkiyar tarbiyya bayan aure. Sakataren kwamitin Farfesa...
Babban Limamin masallacin Usman Bin Affan da ke Gadon Kaya a nan Kano Sheikh Ali Yunus ya ce dalilan da suke sanya wa ake samun yawan...
Dan majalisar dokokin jihar Kano mai wakiltal karamar hukumar Rano, Nuradden Alhassan Ahamad ya bukaci majalisar da ta yi gyaran dokar shekarar dubu biyu da sha...
Mai marataba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya yi kira ga hukumar yiwa katin ‘yan kasa rijista da su rubanya kokarin su wajen fadakarwa da...
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa, NAFDAC a nan Kano ta kai wani sumame karamar hukumar Bichi tare da kama wasu jabun magunguna...
Akalla mutane 19 ne suka jikkata biyo bayan wata arangama tsakanin manoma da makiyaya a jihar Jigawa. A yayin arangamar dai wani mutum mai suna Musa...
Gwamnantin jihar Kano da hadin gwiwar wasu kwararru ta sha alwashin samar da Kyamarorin tsaro dake kula da kai komon mutane sama da dubu biyar a...