

Asusun tallfawa kananan yara na majalisar dinkin Duniya UNICEF ya ce akalla kaso Saba’in da bakwai na yaran kasar nan da basu wuce shekaru biyar ba...
Jam’iyyar APC ta ce, ta gamsu da sakamakon da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta sanar a zaben gwamnan jihar Edo daya gudana...
Gwamnan jihar Barno Babagana Umara Zulum ya mika sakon ta’aziyarsa ga iyalan da al’ummar kasar nan bisa mutuwar babban Kwamanda dake rundunar Operation Lafiya Dole Kanal...
Gwamnatin tarayya ta ce jihohin kasar nan sun yi amfani da kudadden tallafin cutar corona da ta basu domin kawo karshen annobar a fadin kasar nan....
Gwamnatin jihar Kwara ta kaddamar da shirin tsaftace jihar ta hanyar yaki da yin bahaya a sarari a gefe daya kuma tare da samar da muhalli...
Kungiyar hadakar dattawan Arewa maso gabashin kasar nan sun bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya dauki matakin sauya shugabannin tsaron kasar nan. Wannan na cikin...
kungiyar ma’aikatan lafiya ta kasa JUHESU ta janye yajin aikin mako guda da ta tsunduma a baya-bayan nan, tare da bukatar mambobinta da su gaggauta komawa...
Hukumar karɓar ƙorafe-ƙorafe da yaƙi da rashawa ta jihar Kano ta ce ta karɓo kuɗi har miliyan bakwai da aka karkatar da su a ma’aikatar noma...
Jarumar fina-finan Hausar nan Rashida Adamu Abdullahi wacce aka fi sani da Mai Sa’a, kuma tsohuwar mai bai wa gwamnan Kano shawara ta ce, ita matar...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi ganawar sirri da takwaransa na Ghana Nana Akufo-Addo daren jiya a fadar sa. Mai taimakawa shugaba Buhari kan shafukan sada zumunta...