

Hukumar kididdiga ta kasa NBS ta ce gwamnatin tarayya ta samu kudaden shiga daga bangaren harajin kayayyaki wato VAT cikin watanni shida na farko na wannan...
Hukumar shirya kwallon Kwando ta FIBA Afrika ta fitar da sunan tsohon dan wasan kungiyar kwallon Kwando ta kasa D’Tigers a matsayin kwarzon dan wasan Najeriya...
An soke gudanar da gasar Tennis ta ATP da WTA da zai gudana a kasar sin wato China sakamakon Annobar Corona. Gasar wacce ta hada da...
Dan wasan gaban kungiyar Kwallon kafa ta Paris Saint German (PSG), ta bayyana cewar dan wasanta Kylian Mbappe zai shafe sati uku yana jinyar raunin da...
Kwamitin kwararru wanda tsohuwar firaministan kasar Ireland Mary Robinson ta ke jagoranta ya wanke shugaban bankin raya kasashen Afirka AfDB Akinwumi Adesina. A cewar kwamitin Mista...
Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar na uku ya bukaci gwamnatin tarayya da ta bai wa bangaren tsaro fifikon da ya dace da ,...
Sabon shugabannin kungiyar ISWAP ta yammacin afirka ya ce sun amince da kashe wasu manyan kwamandojin kungiyar guda uku. Rahotanni sun ce cikin wadanda za a...
Hukumar ba da agajin gaggawa ta kasa NEMA ta tabbatar da mutuwar wata mata tare da ‘ya’yanta guda hudu a yankin birnin tarayya Abuja sakamakon mamakon...
Gwamnatin tarayya ta ce, ta kashe Naira biliyan goma sha biyar da miliyan dari takwas wajen biyan alawus din ma’aikatan lafiya a asibitocin koyarwa da kuma...
Dan takarar gwamnan Kano a jam’iyyar PDP Abba Kabir Yusuf ya bayyana dalilan sa na gurfanar da gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje da wasu ‘yan...