

Ministan kula da al’amuran yankin Niger Delta Godwill Akpabio ya bayyana sunayen ‘yan majalisar dake karbar aikin kwangila a hukumar ta NDDC. Daga cikin sunayen wadanda...
Gwamnatin tarayya ta kara wa’adin yin rijista karkashin shirin baiwa matasa aikin yi na N-POWER zuwa makwanni biyu ta kafar Internet. An dai fara yin rijista...
Ministan sufuri Rotimi Amaechi ya ce za a dawo a ci gaba da sifirin jirgin kasa tsakanin Abuja zuwa Kaduna a ranar 29 ga watan Yulin...
Shugabannin kasashen Kungiyar bunkasa tattalin arzikin yammacin Afrika ta ECOWAS sun ce za su ci gaba da tattaunawa kan matakan dakile tashe-tashe hankula da ke tunkarar...
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta umarci tsohuwar ministar man fetur na kasar nan Diezani Alison-Madueke da ta gurfana gabanta don kare kanta kan...
Mutumin da ya fara zama Lauya a arewacin kasar nan kuma mahaifi ga gwamanan jihar Kwara, Abdurrahman Abdurrazak wato Alhaji Abdulganiyu Folorunsho Abdulrazak SAN ya rasu....
Wannan matashi mai suna Ashir Musa Sani ‘dan shekara 22 ya hallaka kansa ta hanyar cakawa kansa wuka, a unguwar Dan Rimi dake karamar hukumar Ungogo....
Mai alfarma sarkin musulmai Alhaji S’ada Abubakar na III ya ayyana ranar Juma’a mai zuwa 31 ga watan Yulin da muke ciki a matsayin ranar da...
Kotun sauraron ‘korafin za’ben ‘dan majalisar dokokin jihar Kano, mai wakiltar ‘karamar hukumar Rogo ta ‘kwace kujerar ‘dan majalisar dokoki mai wakiltar ‘karamar hukumar Rogo daga...
Dangin matashin nan Yunusa Dahiru wanda aka fi sani da Yunusa Yellow da ke tsare a jihar Bayelsa, sun ce har yanzu ba a sallamoshi daga...