

Gwamnatin jihar Lagos, ta sanar da sake bullar cutar Corona Virus, a jihar bayan samun wata mata mai shekaru 30, da ke dauke da ita...
Kungiyar iyayen dalibai ‘yan asalin jihar Kano dake karantar likitanci a kasar Sudan ta nemi gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje kan ya taimaka musu...
Kungiyar tsofaffin daliban Kwalejojin Kimiyya na jihar Kano da Jigawa KASSOSA, ta yi Allah wadai da halayyar wasu daliban Kwalejin Kimiyya ta Dawakin Tofa na tada...
An shawarci gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari, da ta shigo da masu rike da mukaman gargajiya da sarakunan musulunci wajen magance matsalar tsaro data dabaibaye kasar nan....
Majaisar dokokin jihar Kano ta dakatar da wasu mambobinta guda biyar sakamakon zarginsu da tada hatsaniya a makon jiya. A cewar majalisar dakatarwa wadda ta fara...
Kungiyar dalibai musulmai ta kasa reshen jihar Kano ta shawarci al’ummar musulmai dasu kasance masu ruko da sana’oin dogaro da kai a maimakon yawan dogara neman...
Dan majalisa mai wakiltar kananan hukumonin Takai da Sumaila a Majalisar wakilai ta kasa Shamsuddeen Bello Dambazau ya ja hankalin takwarorin sa wajen zage dantse akan...
Tsohon Sarkin Kano Malam Muhammdu Sunusi na II, yanzu haka ya na kokarin barin jihar Nasarawa zuwa birnin tarayya Abuja. Bayan ya sauka garin Abujar ne...
Tsohon sarkin Kano Malam Muhammad Sunusi na II, mai murabus ya gabatar da hudubar Jumma’a a babban masallacin garin Awe da jihar Nasarawa tare da jagorantar...
Sabon sarkin kano Alhaji Aminu Ado Bayero, ya jaddada goyon bayan sa ga shirin ilimi kyauta kuma wajibi na gwamnatin jihar Kano. Mai martaba Aminu Ado...