Gamayyar kunigiyo masu zaman kansu a nan jihar Kano sun gudanar da zanga-zangar lumana yau juma’a a nan Kano domin nuna takicinsu kan yadda yan jaridu...
Gwamnatin tarayya da jihohi da kananan hukumomi sun kasafta naira biliyan dari shida da casa’in da uku da miliyan dari biyar da ashirin da tara a...
Gwamnatin tarayya ta ce ta cimma yarjejeniya da gamayyar kungiyoyin kwadagon kasar nan game da yadda za a aiwatar tsarin biyan mafi karanci albashi ga ma’aikatan...
Mahaifin daya daga cikin yaran nan ‘yan jihar Kano da aka sace aka kai su Jihar Anambra, Malam Auwalu Ango ya bayyana cewa bayan an sace...
An fi lura da cewa, iyaye mata ke dorawa ‘yara talla musammama ‘yan-mata, ba tare yin la’akari da lokutan zuwa makaranta ba, wanda hakan ke baiwa...
Gwamnatin jihar Bauchi ta sauke shugaban makarantar Sakandiren hadaka ta Hassan Usman Katsina sakamakon hana daliban makarantar isashshan abinci. Kwamishinan ilimi na jahar ta Bauchi Dr...
Babbar kotun jiha mai lamba 8 karkashin mai shari’a justice Usman Na’abba ta sanya ranar 14 ga watan gobe domin sauraran martani daga bakin wani lauya...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce, za ta yi duk me yiwuwa wajen ganin ta ceto sauran yaran nan talatin da takwas wadanda ake zargin...
Mai dakin shugaban kasa Hajiya Aisha Buhari ta nemi afuwan ‘ya’yanta da iyalanta da kuma ‘yan uwa da abokan arziki dama al’ummar kasar nan baki daya...
A wani mataki da ake gani yunkuri ne na rage kudade da gwamnati ke kashewa, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da fitar da wasu sababbin...