

Zaurin hadinkan Malamai da kungiyoyin musulinci na Kano ya yabawa majalisar dokokin jihar Kano dangane da dakatar da ci gaba da gine harabar masallacin waje dake...
Wata mata ta kwarawa kishiyar ta tafasasshen a jiki. Hafsah Isa mai shekaru 21 wadda kuma ita ce amarya a gidan ta kwarawa kishiyar ta Daharatu...
Gwamnatin tarayya ta amince da fara biyan alawus ga ɗaliban da ke karantun digiri na farko a jami’o’in gwamnatin tarayya a ƙasar nan da ya kai...
‘Yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles sun gudanar da daukar horo na farko a ranar Talata 05 ga Oktoban 2021 da muke ciki a...
A ci gaba da buga wasannin sada zumunci da kungiyoyi a jihar Kano ke yi. Kungiyar kwallon kafa ta Raula FC dake Kano, zata buga da...
Gwamnatin tarayya ta ce, tana kan tabbatar da ƙarin shekarun ritayar ma’aikata daga shekara 60 zuwa 65. Mataimakin shugaban ƙasa Farfesa Yemi Osinbajo ya bayyana hakan...
Tsohon gwamnan jihar Jigawa kuma guda daga cikin jagororin jam’iyyar PDP Alhaji Sule Lamido ya ce, ba za su amince jam’iyyar ta miƙa takarar shugabancin ƙasar...
Gwamnatin Kano ta fara gayyato rukunin malamai a Kano domin tattaunawa tare da jin ra’ayin su kan samar da hukumar da za ta hana barace-barace a...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya dawo gida Najeriya bayan halartar bikin rantsar da Firaministan kasar Ethiopia. Shugaba Buhari ya dawo a ranar Talata inda ya sauka...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai gabatarwa majalisa dabtarin kasafin kuɗin shekarar 2022. A ranar Alhamis ne dai shugaba Buhari zai gabatar da kasafin a gaban majalisun...